10 ـ باب: فكاك المسلمين بعدتهم من غيرهم

Hadith No.: 174

174 - (م) عَنْ أَبِي مُوسَى قالَ: قالَ رَسُولُ اللهِ صلّى الله عليه وسلّم: (إِذَا كَانَ يَوْمُ القِيَامَةِ، دَفَعَ اللهُ عزّ وجل إِلَى كُلِّ مُسْلِمٍ يَهُودِيّاً أَوْ نَصْرَانِيّاً، فَيَقُولُ: هذَا فِكَاكُكَ مِنَ النَّارِ) .

An rawaito daga Abu Musa Al-ash'ari -Allah yarda da shi- Zuwa ga Manon Allah SAW "Idam Ranar Al-kiyama ta Kasance Allah ai Tura ga kowane Musuli Bayahude daya Ko banasare, sai yace wannan ne zaiFansheka daga Wuta" Kuma a cikin wata riwayar: "Wasu mutane zasu a Ranar Al-kiyama da Zunubai Kwatankwacin Duwatsu kuma Allah zai gafarta Musu"

قال تعالى: {هَلْ يَنْظُرُونَ إِلاَّ السَّاعَةَ أَنْ تَأْتِيَهُمْ بَغْتَةً وَهُمْ لاَ يَشْعُرُونَ *}. [الزخرف:66]

[م2767]