7 ـ باب: من حلف على ملة غير الإِسلام

Hadith No.: 2308

2308 - عَنْ بُرَيْدَةَ قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللهِ صلّى الله عليه وسلّم: (مَنْ حَلَفَ فَقَالَ: إِنِّي بَرِيءٌ مِنَ الْإِسْلاَمِ، فَإِنْ كَانَ كَاذِباً فَهُوَ كَمَا قَالَ، وَإِنْ كَانَ صَادِقاً فَلَنْ يَرْجِعَ إِلَى الْإِسْلاَمِ سَالِماً) .

Daga Buraidah, Allah ya yarda da shi, ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Duk wanda ya rantse ya ce: Ni barrantacce ne daga Musulunci, idan ya kasance makaryaci ne, to ya kasance kamar yadda ya ce, kuma idan ya kasance mai gaskiya, to ba zai dawo Musulunci ba cikin kwanciyar hankali."

[د3258/ ن3781/ جه2100]

* صحيح.