3 ـ باب: الشيطان وفتنته الناس

Hadith No.: 258

258 - (م) وعَنْهُ قَالَ: سَمِعْتُ النَّبِيَّ صلّى الله عليه وسلّم يَقُولُ: (إِنَّ الشَّيْطَانَ قَدْ أَيِسَ أَنْ يَعْبُدَهُ المُصَلُّونَ فِي جَزِيرَةِ العَرَبِ، وَلَكِنْ فِي التَّحْرِيشِ [1] بَيْنَهُمْ) .

Daga Jabir -Allah ya yarda da shi-ya ce: Naji Manzon Allah SAW yana cewa: "Lallai Shaixan ya fidda ran Masu Sallah zasu bauta masa a Jazirar larabawa, sai dai kawai zai iya xata zukatansu da jefa gaba tsakaninsu"

[م2812]