3275 - (خ) عَنْ أَبِـي هُرَيْرَةَ قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللهِ صلّى الله عليه وسلّم: (إِنَّ اللهَ قالَ [1] : مَنْ عادَى لِي وَلِيّاً [2] فَقَدْ آذَنْتُهُ [3] بِالحَرْبِ، وَمَا تَقَرَّبَ إِلَيَّ عَبْدِي بِشَيْءٍ أَحَبَّ إِلَيَّ مِمَّا افْتَرَضْتُ عَلَيْهِ، وَمَا يَزَالُ عَبْدِي يَتَقَرَّبُ إِلَيَّ بِالنَّوَافِلِ حَتَّى أُحِبَّهُ، فَإِذَا أَحْبَبْتُهُ: كُنْتُ سَمْعَهُ الَّذِي يَسْمَعُ بِهِ، وَبَصَرَهُ الَّذِي يُبْصِرُ بِهِ، وَيَدَهُ الَّتِي يَبْطِشُ بِهَا، وَرِجْلَهُ الَّتِي يَمْشِي بِهَا، وَإِنْ سَأَلَنِي لأُعْطِيَنَّهُ، وَلَئِنِ اسْتَعَاذَنِي لأُعِيذَنَّهُ، وَمَا تَرَدَّدْتُ عَنْ شَيْءٍ أَنَا فَاعِلُهُ تَرَدُّدِي عَنْ نَفْسِ المُؤْمِنِ، يَكْرَهُ المَوْتَ وَأَنَا أَكْرَهُ مَسَاءَتَهُ) .
An rawaito daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- ya ce Manzon Allah ya ce: ""Lallai Allah Ya ce: Duk wanda ya yayi gaba da Masotina to nayi Shelar yaki da shi, kuma bawa bai kusanta zuwa gare ni ba da wani abu kamar abunda na farlanta Masa, kuma Bawa na ba zai gushe ba yana kusanta ta da Nafilfili har sai na so shi, kuma idan na so shi sai in zamanto jinsa da yake ji da shi, da ganinsa da yake gani da shi, da Hannunsa da yake dauka da shi, da Kafarsa da yake tafioya da ita, Kuma da zai rokeni sai na bashi, kuma da zai nemi tsari da ni sai na tsare shi, kuma ban taba kai komo a kan yin wani abu kamar karbar ran Mumini, yana kin Mutuwa ni kuma ina ki masa wahalarsa"
قال تعالى: {وَسَارِعُوا إِلَى مَغْفِرَةٍ مِنْ رَبِّكُمْ وَجَنَّةٍ عَرْضُهَا السَّمَاوَاتُ وَالأَرْضُ أُعِدَّتْ لِلْمُتَّقِينَ *}. [آل عمران:133]
[خ6502]