14 ـ باب: حلاوة الإِيمان وشُعبه

Hadith No.: 39

39 - (ق) عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رضي الله عنه، عَنِ النَّبِيِّ صلّى الله عليه وسلّم قَالَ: (الإِيمَانُ بِضْعٌ [1] وَسِتُّونَ شُعْبَةً [2] ، وَالحَيَاءُ شُعْبَةٌ مِنَ الإِيمَانِ) .

Daga Abu Huraira Allah ya yarda da shi zuwa ga Manzon Allah: "Imani kashi sba;in da Tara ne ko kuma kashi Sittin da Tara, mafificinsu shi ne faxin babu wani abun bauta da gaskiya sai Allah, Mafi qanqanta kuma shi ne gusar da cuta ga barin Hanya, kuma kunya wani yanki ne daga cikin Imani"

[خ9/ م35]