15 ـ باب: حبِّ النبيِّ صلّى الله عليه وسلّم من الإيمان

Hadith No.: 40

40 - (ق) عَنْ أَنَسٍ قَالَ: قَالَ النَّبِيُّ صلّى الله عليه وسلّم: (لاَ يُؤْمِنُ أَحَدُكُمْ حَتَّى أَكُونَ أَحَبَّ إِلَيْهِ مِنْ وَالِدِهِ وَوَلَدِهِ وَالنَّاسِ أَجْمَعِينَ) .

Daga Anas da kuma Abu Huraira - Allah ya yarda da su zuwa ga Annabi: "Imanin Dayanku ba zai cika ba har sai na kasance mafi soyuwa a gare shi daga Dansa da Iyayensa da Mutane baki daya"

[خ15/ م44]