3 ـ باب: خيركم من تعلم القرآن وعلمه

Hadith No.: 468

468 - (خ) عَنْ عُثْمَانَ رضي الله عنه، عَنِ النَّبِيِّ صلّى الله عليه وسلّم قَالَ: (خَيْرُكُمْ مَنْ تَعَلَّمَ الْقْرْآنَ وَعَلَّمَهُ) .

An karbo daga Usman Bn Affan -Allah ya yarda dashi- daga Annabi-tsira da amincin Allah su tabbata agareshi- ya ce: "Mafificinku shi ne wanda ya san Qur'ani kuma ya sanar da shi".

[خ5027]