الكتاب الثالث: الطب والرؤيا

2849 - (ق) عَنْ أَبِي سَعِيدٍ الخُدْرِيِّ، وَعَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ، عَنِ النَّبِيِّ صلّى الله عليه وسلّم قَالَ: (مَا يُصِيبُ المُسْلِمَ مِنْ نَصَبٍ [1] ، وَلاَ وَصَبٍ [2] ، وَلاَ هَمٍّ، وَلاَ حَزَنٍ، وَلاَ أَذًى، وَلاَ غَمٍّ، حَتَّى الشَّوْكَةِ يُشَاكُهَا؛ إِلاَّ كَفَّرَ اللهُ بِهَا مِنْ خَطَايَاهُ) .

An karbo daga Abu Sa'id da Abu Huraira -Allah ya yarda da su- zuwa ga Anabi- Babu wani Musulmi da wata Wahala zata Same shi, ko rashin lafiya, Ko Damuwa ko Bacin rai, ko wata Cuta ko Damuwa, kai Har Kaya da zai taka ta face sai allah ya Kankare masa Zunubansa da ita