الكِتَابُ الخامِسْ: المظالم والغصب

قال تعالى: {وَلَوْ أَنَّ لِكُلِّ نَفْسٍ ظَلَمَتْ مَا فِي الأَرْضِ لاَفْتَدَتْ بِهِ وَأَسَرُّوا النَّدَامَةَ لَمَّا رَأَوُا الْعَذَابَ}. [يونس:54]

3145 - (م) عَنْ جَابِرِ بْنِ عَبْدِ اللهِ: أَنَّ رَسُولَ اللهِ صلّى الله عليه وسلّم قَالَ: (اتَّقُوا الظُّلْمَ! فَإِنَّ الظُّلْمَ ظُلُمَاتٌ يَوْمَ الْقِيَامَةِ. وَاتَّقُوا الشُّحَّ! فَإِنَّ الشُّحَّ أَهْلَكَ مَنْ كَانَ قَبْلَكُمْ، حَمَلَهُمْ عَلَى أَنْ سَفَكُوا دِمَاءَهُمْ، وَاسْتَحَلُّوا مَحَارِمَهُمْ) .

Daga Ibn Umar - Allah ya yarda da su - tare da rubutun: "Zalunci duhu ne a ranar tashin kiyama." Daga Jaber - Allah ya yarda da su - a cikin rahoton marfoo: “Ku kiyayi zalunci, domin zalunci duhu ne a ranar tashin kiyama, kuma ku kiyayi karanci. Domin ta halakar da wanda ya gabace ka. ”

Similar Hadiths (Atraaf)

[انظر الحديث القدسي (يا عبادي! إِني حرمت الظلم على نفسي) : 30. وانظر في اليمين الغموس: 2306. وانظر المسلم أخو المسلم لا يظلمه: 3447. وانظر: 3497] .

3148 - (ق) عَنِ ابْنِ عَبَّاسٍ رضي الله عنهما: أَنَّ النَّبِيَّ صلّى الله عليه وسلّم بَعَثَ مُعَاذاً إِلَى الْيَمَنِ، فَقَالَ: (اتَّقِ دَعْوَةَ المَظْلُومِ، فَإِنَّهَا لَيْسَ بَيْنَهَا وَبَيْنَ اللهِ حِجَابٌ) .

Daga Dan Abbas cewa Annabi yayin da Annabi ya tura Mu'az Yamen ya ce masa: "Lallai cewa kai zaka je wajen wasu Mutane na Ma'abota littafi, to farkon abinda zaka fara kiransu akai shi ne Shaidawa Babu Wani Ubangiji da ya cancanci a bauta masa da gaskiya sai Allah" a cikin wata Riwayar kuma: "Kan su kadaita Allah" Idan suka bika to ka sanar da su cewa Allah ya wajabta musu Salloli biyar a wuni da dare, Idan suka bika ka sanar da su cewa Allah ya Wajbata musu Zakka Wacce za'a rika karba daga mawadatansu a bawa Talakawansu, to idan suka bika kan hakan, to babu kai babu Dukiyoyinsu masu Daraja, kuma ka guji Adduar wanda aka zalunta cewa batada wani Hijabi Tsakninta da Allah"