الكِتَابُ الأوَّل: العلم

298 - (ق) عَنْ أَبِي مُوسى الأَشْعَرِيِّ، عَنِ النَّبِيِّ صلّى الله عليه وسلّم قَالَ: (مَثَلُ مَا بَعَثَنِي اللهُ بِهِ مِنَ الهُدَى وَالعِلْمِ، كَمَثَلِ الغَيْثِ الكَثِيرِ أَصَابَ أَرْضاً: فَكَانَ مِنْهَا نَقِيَّةٌ، قَبِلَتِ المَاءَ، فَأَنْبَتَتِ الكَلأَ والعُشْبَ الكَثِيرَ، وَكَانَتْ مِنْهَا أَجَادِبُ [1] ، أَمْسَكَتِ المَاءَ، فَنَفَعَ اللهُ بِهَا النَّاسَ، فَشَرِبُوا وَسَقَوْا وَزَرَعُوا، وَأَصَابَتْ مِنْهَا طَائِفَةً أُخْرَى، إِنَّمَا هِيَ قِيعَانٌ [2] لاَ تُمْسِكُ مَاءً، وَلاَ تُنْبِتُ كَلأً، فَذَلِكَ مَثَلُ مَنْ فَقُهَ فِي دِينِ اللهِ، ونَفَعَهُ مَا بَعَثَنِي اللهُ بِهِ فَعَلِمَ وَعَلَّمَ، وَمَثَلُ مَنْ لَمْ يَرْفَعْ بِذَلِكَ رَأْساً، وَلَمْ يَقْبَلْ هُدَى اللهِ الَّذِي أُرْسِلْتُ بِهِ) .

Daga Abu Musa Al-ash'ari -Allah ya yarda da shi- zuwa manzon Allah "kwatankwacin abinda Allah ya aiko ni da shi na Shiriya da Ilimi kamar Ruwan Sama ne da ya sauka a kasa wacce ta kasan ce kyakkyawa kuma sai ta karbi Ruwan ta futo da ciyawa da tsirrai Masu yawa kuma ya kasance da kwarurruka a cikinsa wanda zai tare Ruwa sai Allah ya amfanar da Mutane da wannan Ruwan sai suka sha kuma suka shayar kuma sukai Shuka kuma ya Ruwan ya samu wata Kasar kuma Fako wacce bata rike Ruwa kuma bata futo da tsiro, to wannan kwatankwacin wanda yayi Ilimin Shari'a ne kuma ya Amfana da shi abinda Allah ya aiko ni da shi sai ya sani kuma kwatankwacin wanda bai ko daga kai ga wannan ba, kuma bai karbi shiriyar Allah ba da ya aiko ni da shi ba.

304 - (خ) عَنْ عَبْدِ اللهِ بْنِ عَمْرٍو: أَنَّ النَّبِيَّ صلّى الله عليه وسلّم قَالَ: (بَلِّغُوا عَنِّي وَلَوْ آيةً، وَحَدِّثُوا عَنْ بَنِي إِسْرَائِيلَ وَلاَ حَرَجَ [1] ، وَمَنْ كَذَبَ عَلَيَّ مُتَعَمِّداً، فَلْيَتَبَوَّأْ مَقْعَدَهُ مِنَ النَّارِ) .

An rawaito daga Abdullahi bn Amr Bin Al-as -A;;ah ya yarda da su- cewa Annabi tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: "Ku zantar daga gare ni koda kuwa Aya daya ne, kuma ku zantar daga bani Isra'ila babu wata damuwa, Kuma duk wanda ya yi mun karya da gangan to ya tanadi wajen Zamansa a Wuta"