2525 - (م) عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللهِ صلّى الله عليه وسلّم: (اثْنَتَانِ فِي النَّاسِ هُمَا بِهِمْ كُفْرٌ: الطَّعْنُ فِي النَّسَبِ، وَالنِّيَاحَةُ عَلَى الْمَيِّتِ) .
An rawaito daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah ya ce: "Abu biyu acikin Mutane su daga sune kafircin sukar nasaba,da kukan kera abisa mamaci"
[م67]