6 ـ باب: عيادة المريض والدعاء له

Hadith No.: 2856

2856 - (ق) عَنْ عَائِشَةَ رضي الله عنها: أَنَّ رَسُولَ اللهِ صلّى الله عليه وسلّم كَانَ إِذَا أَتَى مَرِيضاً أَوْ أُتِيَ بِهِ، قالَ: (أَذْهَبِ الْبَاسَ رَبَّ النَّاسِ، اشْفِ وَأَنْتَ الشَّافِي، لاَ شِفَاءَ إِلاَّ شِفَاؤُكَ، شِفَاءً لاَ يُغَادِرُ سَقَماً) .

An Rawaito daga Nana Aisha -Allah ya yarda da ita- daga Annabi cewa Manzon Allah -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana gaida wasu daga cikin Iyalansa yana shafar su da Hannun Dama kuma yana cewa: "Ya Ubangiji Mai renon Mutane, mai tafiyar da cuta, ka warkar kaine mai warkawa, babu mai warakarwa sai kai, warakarwar da bata barin cuta"

قال تعالى: {وَإِذَا مَرِضْتُ فَهُوَ يَشْفِينِ *}. [الشعراء:80]

[خ5675/ م2191]