2859 - عَنِ ابْنِ عَبَّاسٍ، عَنِ النَّبِيِّ صلّى الله عليه وسلّم قَالَ: (مَنْ عَادَ مَرِيضاً لَمْ يَحْضُرْ أَجَلُهُ، فَقَالَ عِنْدَهُ سَبْعَ مِرَارٍ: أَسْأَلُ اللهَ الْعَظِيمَ، رَبَّ الْعَرْشِ الْعَظِيمِ أَنْ يَشْفِيَكَ؛ إِلاَّ عَافَاهُ اللهُ مِنْ ذَلِكَ الْمَرَضِ) .
An rawaito daga Abdullahi Bn Abbas -Allah ya yarda da su- zuwa ga Annabi: "Duk wanda ya yaje duba Mara lafiya wanda ajalibsa bai yi ba, sai ya ce: sau bakwai a wurinsa: Ina rokon Allah Mai girma, Ubangijin al-arshi mai girma, ya baka lafiya, sai Allah ya bashi lafiya daga wannan cutar"
قال تعالى: {وَإِذَا مَرِضْتُ فَهُوَ يَشْفِينِ *}. [الشعراء:80]
[د3106/ ت2083]
* صحيح.