1 ـ باب: الحلال بيِّن والحرام بيِّن

Hadith No.: 2985

2985 - (ق) عَنِ النُّعْمَانِ بْنِ بَشِيرٍ قَالَ: سَمِعْتُ رَسُولَ اللهِ صلّى الله عليه وسلّم يَقُولُ: (الْحَلاَلُ بَيِّنٌ [1] ، وَالْحَرَامُ بَيِّنٌ، وَبَيْنَهُمَا مُشبَّهَاتٌ لاَ يَعْلَمُهَا كَثِيرٌ مِنَ النَّاسِ، فَمَنِ اتَّقى المُشَبَّهَاتِ اسْتَبْرَأَ [2] لِدِينِهِ وَعِرْضِهِ، وَمَنْ وَقَعَ فِي الشُّبُهَاتِ: كَرَاعٍ يَرْعَى حَوْلَ الْحِمَى [3] ، يُوشِكُ أَنْ يُوَاقِعَهُ. أَلاَ وَإِنَّ لِكُلِّ مَلِكٍ حِمىً، أَلاَ إِنَّ حِمَى اللهِ فِي أَرْضِهِ مَحَارمُهُ، أَلاَ وَإِنَّ فِي الْجَسَدِ مُضْغَةً: إِذَا صَلَحَتْ صَلَحَ الْجَسَدُ كُلُّهُ، وَإِذَا فَسَدَتْ فَسَدَ الْجَسَدُ كُلُّهُ، أَلاَ وَهِيَ الْقَلْبُ) .

Daga Nu'aman Dan Bashir -Allah ya yarda da shi- ya ce Naji Manzon Allah yana ewa: "Lallai Halak a bayyane yake, Lallai kuma Haram a bayyane ya ke, kuma a tsakaninsu akawai abubuwa Masu rikitarwa mafi yawan Mutane basu sansu ba, to duk wanda ya gujewa abubuwa masu rikitarwa to hakika ya kubutar da Addininsa da Mutuncinsa, kuma duk wanda ya fada cikin Haram, kamar mai kiwo ne da ya ke kiwo a gefen Gona ya kusa ya fada da Dabbobin sa ciki, ku saurara cewa kowane Sarki yana da Makiyaya, kuma cewa Makiyayar Allah abun da ya haramta, Ku saura ku ji cewa a jikin Mutum akwai wata tsoka idan ta gyaru to jiki ya gyaru baki dayansa kuma idan ta baci to jiki ya baci baki dayansa ku saurara kuji wannan it ce Zuciya".

قال تعالى: {وَأَحَلَّ اللَّهُ الْبَيْعَ وَحَرَّمَ الرِّبَا}. [البقرة:275]

[خ52/ م1599]