2996 - (خ) عَنْ جَابِرِ بْنِ عَبْدِ اللهِ رضي الله عنهما: أَنَّ رَسُولَ اللهِ صلّى الله عليه وسلّم قَالَ: (رَحِمَ اللهُ رَجُلاً سَمْحاً إِذَا بَاعَ، وَإِذَا اشْتَرَى، وَإِذَا اقْتَضى) .
An Karbo daga Jabir -Allah ya yarda da shi- cewa Manzon Allah -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: "Allah yaji kana wani Mutumi mai Saukin Kai idan ya Siyar ko kuma ya saya, haka idan ya zo neman Hakkinsa"
[خ2076]