3126 - (ق) عَنِ النُّعْمَانِ بْنِ بَشِيرٍ: أَنَّ أَبَاهُ أَتَى بِهِ إِلَى رَسُولِ اللهِ صلّى الله عليه وسلّم فَقَالَ: إِنِّي نَحَلْتُ [1] ابْنِي هَذَا غُلاَماً، فَقَالَ: (أَكُلَّ وَلَدِكَ نَحَلْتَ مِثْلَهُ) ؟ قَالَ: لاَ، قَالَ: (فَارْجِعْهُ) .
Daga Nu'aman Dan Bashir ya ce: Babana yayi mun kyautar wani abu daga cikin kudinsa, sai Mahaifiyata Amrah 'Yar Rawahata ce: Ba an taba yarda ba har sai Annabi ya shaida sai Mahaifina ya tafi wajen Annabi don ya kafa shaida da kyautar da yayi mani, sai Annabi yace da shi ko kayi irin wannan kayutar ga sauran 'yayanka? sai yace AA sai ya ce: " kuji tsoron Allah kuma kuyi Adalci gaY'ayan ku, sai Mahaifina ya dawo, kuma ya fasa wannan kyautar" a cikin lafazin wata riwayar kuwa: "To ni kada kasanyayi sheda tunda haka ne; don ni bana shaida kan Zalunci" a cikin wani lafazin kuma: "Nemi shaidar wani ba ni ba"
[خ2586/ م1623]