2 ـ باب: أَحاديث جامعة في الخير

Hadith No.: 3334

3334 - (م) وَعَنْهُ قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللهِ صلّى الله عليه وسلّم: (مَنْ نَفَّسَ عَنْ مُؤْمِنٍ كُرْبَةً مِنْ كُرَبِ الدُّنْيَا، نَفَّسَ اللهُ عَنْهُ كُرْبَةً مِنْ كُرَبِ يَوْمِ الْقِيَامَةِ. وَمَنْ يَسَّرَ عَلَى مُعْسِرٍ، يَسَّرَ اللهُ عَلَيْهِ فِي الدُّنْيَا وَالآخِرَةِ. وَمَنْ سَتَرَ مُسْلِماً، سَتَرَهُ اللهُ فِي الدُّنْيَا وَالآخِرَةِ. وَاللهُ فِي عَوْنِ الْعَبْدِ مَا كَانَ الْعَبْدُ فِي عَوْنِ أَخِيهِ. وَمَنْ سَلَكَ طَرِيقاً يَلْتَمِسُ فِيهِ عِلْماً، سَهَّلَ اللهُ لَهُ بِهِ طَرِيقاً إِلَى الْجَنَّةِ. وَمَا اجْتَمَعَ قَوْمٌ فِي بَيْتٍ مِنْ بُيُوتِ اللهِ، يَتْلُونَ كِتَابَ اللهِ، وَيَتَدَارَسُونَهُ بَيْنَهُمْ، إِلاَّ نَزَلَتْ عَلَيْهِمُ السَّكِينَةُ، وَغَشِيَتْهُمُ الرَّحْمَةُ، وَحَفَّتْهُمُ الْمَلاَئِكَةُ، وَذَكَرَهمُ اللهُ فِيمَنْ عِنْدَهُ. وَمَنْ بَطَّأَ بِهِ عَمَلُهُ، لَمْ يُسْرِعْ بِهِ نَسَبُهُ) .

Daga Abu Huraira zuwa ga Annabi: "Duk wanda ya yayewa Mumini wani Bakin ciki na daga bakin cikin Duniya to Allah zai yaye Masa bakin cikin lahira, kuma duk wanda ya yalwatawa wanda yake cikinMatsuwa to Allah zai yalwata Masa a Duniya da Lahira, kuma duk wanda ya Suturta wani Musulmi to Allah zai Suturtashi a Duniya da Lahira, kuma duk wanda ya suturta Mumini to Allah shima zai Suturtashi a ranarDuniya da lahira, kuma Allah yana taimakon bawa Matukar Bawa yana taimakon Dan'uwansa, kuma duk wanda ya kama wata hanya yana neman Ilimi a cikinta to Allah zai sawwake masa hanyar shiga Aljanna, kuma Mutane basu taru ba a daki daga cikin dakunan Allah suna karanta littafin Allah sai Allah ya saukar musu da Nutsuwa akansu, kuma Rahama ta lullubesu, kuma Mala'iku sun kewaye su, kuma Allah ya Ambace su cikin wadanda suke tare da shi, kuma duk wanda ya duk aikin da Dakire shi to Nasabarsa bazata sa yayi gaba ba.

قال تعالى: {فَاسْتَبِقُوا الْخَيْرَاتِ إِلَى اللَّهِ مَرْجِعُكُمْ جَمِيعًا}. [المائدة:48]

م2699][