3335 -
(م) وَعَنْهُ أَيْضاً قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللهِ صلّى الله عليه وسلّم: (إِنَّ اللهَ عزّ وجل يَقُولُ يَوْمَ الْقِيَامَةِ: يَا ابْنَ آدَمَ، مَرِضْتُ فَلَمْ تَعُدْنِي. قَالَ: يَا رَبِّ كَيْفَ أَعُودُكَ وَأَنْتَ رَبُّ الْعالَمِينَ؟! قَالَ: أَمَا عَلِمْتَ أَنَّ عَبْدِي فُلاَناً مَرِضَ فَلَمْ تَعُدْهُ، أَمَا عَلِمْتَ أَنَّكَ لَوْ عُدْتَهُ، لَوَجَدْتَنِي عِنْدَهُ؟
يَا ابْنَ آدَمَ، اسْتَطْعَمْتُكَ فَلَمْ تُطْعِمْنِي. قَالَ: يَا رَبِّ وَكَيْفَ أُطْعِمُكَ وَأَنْتَ رَبُّ الْعَالَمِينَ؟! قَالَ: أَمَا عَلِمْتَ أَنَّهُ اسْتَطْعَمَكَ عَبْدِي فُلاَنٌ، فَلَمْ تُطْعِمْهُ؟ أَمَا عَلِمْتَ أَنَّكَ لَوْ أَطْعَمْتَهُ، لَوَجَدْتَ ذَلِكَ عِنْدِي؟
يَا ابْنَ آدَمَ اسْتَسْقَيْتُكَ فَلَمْ تَسْقِنِي. قَالَ: يَا رَبِّ كَيْفَ أَسْقِيكَ وَأَنْتَ رَبُّ الْعالَمِينَ؟! قَالَ: اسْتَسْقَاكَ عَبْدِي فُلاَنٌ، فَلَمْ تَسْقِهِ، أَمَا إِنَّكَ لَوْ سَقَيْتَهُ، وَجَدْتَ ذَلِكَ عِنْدِي) .
Abu Huraira - Allah ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - SAW- ya ce: "Allah mai girma da daukaka yana cewa a ranar kiyama: Ya ɗan Adam, shin ba ka na yi rashin lafiya ba amma baka duba ni ba?!, Ya ce: yaUbangiji ta yaya zan dubaka bayan kaine Ubangijin Talikai? amma ka san cewa bawana wane ba shida lafiya baka duba shi ba, Da ace ka gaida shi da ka same ni a wajensa ina tare da shi! Ya kai Dan Adam na nemi ka ciyar da ni ! Ya ce: Ya Ubangiji, ta yaya ka ciyar da kai kuma kai ne Ubangijin talikai?! Ya ce: Bakasan cewa Bawa na Wane ya bukaci a ciyar da shi ba amma baka ciyar da shi ba da ace ka ciyar da shi da ka same ni a wajensa,Ya kai Dan Adam na nemi ka Shayar da ni Ruwa amma ka ki! Ya ce: Ya Ubangiji, ta yaya zan shayar da kai Ruwa kuma kai Ubangijin talikai?! Ya ce: "Bawana Wane ya nemi ka shayae da shi Ruwa amma ba ka Shayae da shi ba, baka sani ba cewa da ka shayar da shi da ka samu ladan wancan a wajena"
قال تعالى: {فَاسْتَبِقُوا الْخَيْرَاتِ إِلَى اللَّهِ مَرْجِعُكُمْ جَمِيعًا}. [المائدة:48]
[م2569]