2 ـ باب: أَحاديث جامعة في الخير

Hadith No.: 3337

3337 - (م) عَنْ أَبِـي هُرَيْرَةَ، عَنْ رَسُولِ اللهِ صلّى الله عليه وسلّم قَالَ: (مَا نَقَصَتْ صَدَقَةٌ مِنْ مَالٍ، وَمَا زَادَ اللهُ عَبْداً بِعَفْوٍ إِلا عِزّاً، وَمَا تَوَاضَعَ أَحَدٌ للهِ إِلاَّ رَفَعَهُ اللهُ) .

An karbo daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- cewa Manzon Allah -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- ya ce: "Babu wata Dukiya da ta taba tawaya saboda Sadaka, Kuma wani abu da Allah yake Karawa Bawa da Rangwame sai Daukaka, kuma babu wani daya da zai Kaskantar da kansa ga Allah face Allah Madaukakin sarki ya daukaka shi."

قال تعالى: {فَاسْتَبِقُوا الْخَيْرَاتِ إِلَى اللَّهِ مَرْجِعُكُمْ جَمِيعًا}. [المائدة:48]

[م2588]