883 -
(ق) عَنْ أَبِي أَيُّوبَ الأَنْصَارِيِّ: أَنَّ النَّبِيَّ صلّى الله عليه وسلّم قَالَ : (إِذَا أَتَيْتُمُ الغَائِطَ؛ فَلاَ تَسْتَقْبِلُوا الْقِبْلَةَ وَلاَ تَسْتَدْبِرُوهَا، وَلكِنْ شَرِّقُوا أَوْ غَرِّبُوا) .
قَالَ أَبُو أَيُّوبَ: فَقَدِمْنَا الشَّامَ، فَوَجَدْنَا مَرَاحِيضَ بُنِيَتْ قِبَلَ القِبْلَةِ، فَنَنْحَرِفُ، وَنَسْتَغْفِرُ الله تَعَالَى.
Daga Abu Ayyub -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "dan kuka je yin bayan gida, to kada ku kuskura ku Fuskanci Al'kibla da Bayan gida ko Bawali, kuma kada ku juya mata baya, sai dai ku fuskanci Gabas ko kuma Yamma" Abu Ayyub ya ce cewa yayin da suka je Birnin Sham lokacin bude ta sun samiu a cikinta Bandakuna da akayi don biyan bukata an gina su suna kallon suna kallon Ka'aba, to Sun kasance suna karkacewa Alkibla, kuma sai suyi ta Istigfari
[خ394، (144)/ م264]